Fagen Siyasa• Created October 30, 2012 07:54
Majalisar Tarayya na son mutanen karkara su taka rawa a gyaran tsarin mulki
Majalisar Wakilai ta nanata matsayinta na ganin mutanen karkara sun taka rawa a gyaran tsarin mulkin 1999 da ake yi a yanzu domin tabbatar da ba a bar wani sashin kasar nan saboda bambancin yanki ko addini ko kabila ba.
Majalisar Tarayya na son mutanen karkara su taka rawa a gyaran tsarin mulki
Majalisar Wakilai ta nanata matsayinta na ganin mutanen karkara sun taka rawa a gyaran tsarin mulkin 1999 da ake yi a yanzu domin tabbatar da ba a bar wani sashin kasar nan saboda bambancin yanki ko addini ko kabila ba.