Maku ya shawarci jihohin Arewa su rungumi noma

Ministan Watsa Labarai Mista Labaran Maku ya shawarci al’ummar jihohin Arewa su rungumi sana’ar noma da kiwo da hannun biyu tare da mayar da su na kasuwanci don samun ci gaba a rayuwa.

Maku ya shawarci jihohin Arewa su rungumi noma
Maku ya shawarci jihohin Arewa su rungumi noma

Ministan Watsa Labarai Mista Labaran Maku ya shawarci al’ummar jihohin Arewa su rungumi sana’ar noma da kiwo da hannun biyu tare da mayar da su na kasuwanci don samun ci gaba a rayuwa.