Kananan Labarai• Created November 1, 2012 22:33
Manoman Larabar Tambari Gwani sun koka ga Hukumar ’yan sanda da ta cinye musu gonaki
Manoman Larabar Tambari Gwani da ke karamar Hukumar Dutse a Jihar Jigawa, sun koka kan irin zaluncin da gwamnatin jiha ta yi musu na kin biyan diyyar gonakinsu da ta mamaye da nufin gina makarantar horar da jami’an ’yan sanda a Jihar Jigawa.
Manoman Larabar Tambari Gwani sun koka ga Hukumar ’yan sanda da ta cinye musu gonaki
Manoman Larabar Tambari Gwani da ke karamar Hukumar Dutse a Jihar Jigawa, sun koka kan irin zaluncin da gwamnatin jiha ta yi musu na kin biyan diyyar gonakinsu da ta mamaye da nufin gina makarantar horar da jami’an ’yan sanda a Jihar Jigawa.