Masarautar Saminaka ta kafa kwamitin yaki da garkuwa da mutane

Mai Martaba Sarkin Saminaka da ke Jihar Kaduna Alhaji Musa Muhammed Sani ya kaddamar da kwamitin tsaro na masarautarsa don tunkarar matsalar masu garkuwa da mutane da sauran matsalolin tsaro da ake fama da su a masarautar.

Masarautar Saminaka ta kafa kwamitin yaki da garkuwa da mutane
Masarautar Saminaka ta kafa kwamitin yaki da garkuwa da mutane

Mai Martaba Sarkin Saminaka da ke Jihar Kaduna Alhaji Musa Muhammed Sani ya kaddamar da kwamitin tsaro na masarautarsa don tunkarar matsalar masu garkuwa da mutane da sauran matsalolin tsaro da ake fama da su a masarautar.

Zazzaɓin Lassa ya kashe mutum 214 a Najeriya — NCDC

An kama masu garkuwa da mutane a Borno 

Rikicin ya kunno kai a Hukumar Alhazan Jihar Delta

Sojoji sun ceto mutane 5 da ISWAP ta sace a Harin Ngoshe