Masu mulki ke haddasa rikici don su ci gaba da mulkinsu – Zakzaky
Jagoran ’yan uwa Musulmi a Najeriya Shiekh Ibrahim Yakubu Zakzaky ya ce wadanda suke gadon mulki ne suke haddasa rikici domin su ci gaba da mulkinsu.
Jagoran ’yan uwa Musulmi a Najeriya Shiekh Ibrahim Yakubu Zakzaky ya ce wadanda suke gadon mulki ne suke haddasa rikici domin su ci gaba da mulkinsu.