Masu sukar gwamnatin Buhari ba masu son gaskiya ba ne – Akbishop Kaigama
Akbishop na darikar Katolika na Jos kuma Shugaban Majalisar Bishop-Bishop na darikar Katolika ta Najeriya Akbishop Ignatius Kaigama, ya ce duk masu sukar gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari ba masu son gaskiya ba ne.
Akbishop na darikar Katolika na Jos kuma Shugaban Majalisar Bishop-Bishop na darikar Katolika ta Najeriya Akbishop Ignatius Kaigama, ya ce duk masu sukar gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari ba masu son gaskiya ba ne.