Mataimakin kakakin majalisar Yobe ya rasu

Rahotanni na bayyana cewa, mataimakin kakakin majalisar jihar Yobe Dakta Ibrahim Kurmi ya rasu. Ibrahim Kurmi ya rasu ne bayan jinyar da ya yi a asibitin koyarwa na Jami’ar jihar Yobe a Damaturu babban birnin jihar. Mataimakin Kakakin ya rasu ya bar mata biyu da `ya `ya takwas.

Mataimakin kakakin majalisar Yobe ya rasu

Rahotanni na bayyana cewa, mataimakin kakakin majalisar jihar Yobe Dakta Ibrahim Kurmi ya rasu.

Ibrahim Kurmi ya rasu ne bayan jinyar da ya yi a asibitin koyarwa na Jami’ar jihar Yobe a Damaturu babban birnin jihar.

Mataimakin Kakakin ya rasu ya bar mata biyu da `ya `ya takwas.

Sojoji sun kashe kwamandan ’yan bindiga da tarwatsa 300

Zaɓen 2027: Tinubu ya sake tsayar da Shettima mataimakinsa

Tinubu ya gaji yana buƙatar ya huta — Peter Obi

Ɗalibai da malamai da aka sace a Oyo sun kuɓuta