Matakan gyaran kwalejojin ‘yan sandan Najeriya

Ziyarar bazata da Shugaba Jonathan Goodluck ya kai Kwalejin ‘Yan sanda ta Najeriya da ke Ikeja a Jihar Legas ta tayar da kura, inda aka rika cece-kuce a kan irin yadda kwalejin ‘yan sandan ta lalace.

Matakan gyaran kwalejojin ‘yan sandan Najeriya
Matakan gyaran kwalejojin ‘yan sandan Najeriya

Ziyarar bazata da Shugaba Jonathan Goodluck ya kai Kwalejin ‘Yan sanda ta Najeriya da ke Ikeja a Jihar Legas ta tayar da kura, inda aka rika cece-kuce a kan irin yadda kwalejin ‘yan sandan ta lalace.