Matakan Magance Matsalar Tsaro Kafin 2024 Ta Ƙare

Gwamnatin tarayya ta sha alwashin ganin bayan kalubalen tsaron kafin karshen shekarar 2024

Matakan Magance Matsalar Tsaro Kafin 2024 Ta Ƙare

Ministan Tsaron Najeriya Alhaji Muhammad Badaru Abubakar. (Hoto: Twitter/@HQNigerianArmy)

Tun bayan da gwamnatin tarayya ta sha alwashin dakile matsalar tsaro kafin shekarar 2024 ta kare, jama’a ke ta diga ayar tambayar kan salon da take shirin bi.

Wasu na ganin ba lallai su yarda da kalaman gwamnatin ba. Saidai masana tsaro sun yi hasashen wasu matakai da gwamnatin za ta iya dauka idan har gaske tana son magance matsalar tsaro kafin 2024 ta kare.

Shirin Najeriya a Yau ya duba wasu matakai da suka kamata a bi wajen dakile matsalar tsaro kafin shekarar 2024 ta ƙare.

Domin sauke shirin, latsa nan

2027: Kwankwaso da Aregbesola sun gana kan makomar siyasar Najeriya

Ɗan sanda ya rataye kansa har lahira a Neja

Aisha Binani ce ta lashe zaɓen Adamawa, ina da ƙwararan hujjoji – Ari

Gobara ta ƙone motoci da shaguna a wajen sayar da gas a Neja