Kananan Labarai• Created May 23, 2013 21:48
Matan ’yan sanda da aka kashe a Nasarawa sun koka kan rashin cika alkawari
Mata da dangogin jami’an tsaro da aka kashe a kauyen Alakyo a Jihar Nasarawa, sun koka kan rashin cika alkawarin da rundunar ’yan sanda ta kasa ta yi musu kan ba su gudummawar Naira miliyan daya
Matan ’yan sanda da aka kashe a Nasarawa sun koka kan rashin cika alkawari
Mata da dangogin jami’an tsaro da aka kashe a kauyen Alakyo a Jihar Nasarawa, sun koka kan rashin cika alkawarin da rundunar ’yan sanda ta kasa ta yi musu kan ba su gudummawar Naira miliyan daya