BIDIYO: Matar da ta yi garkuwa da ’yarta don karbar kudin fansa wurin mijinta

Ta sace ’yar cikinta, ta kuma nemi kudin fansa Naira miliyan uku daga hannun mijinta (mahaifin ’yar).

BIDIYO: Matar da ta yi garkuwa da ’yarta don karbar kudin fansa wurin mijinta

Kalli jawabin matashiyar da ’yan sanda suka kama a Jihar Kano bisa zargin ta sace ’yar cikinta, ta kuma nemi kudin fansa Naira miliyan uku daga hannun mijinta (mahaifin ’yar).

Kalli bidiyon:

Amurka za ta sayar wa Saudiyya makaman dala biliyan 1.96

Majalisar Ukraine ta amince da sabuwar gwamnati

Salihu Lukman ya fice daga Jam’iyyar ADC

Kotu ta hana FRSC tare motoci a titunan Kano