BIDIYO: Matar da ta yi garkuwa da ’yarta don karbar kudin fansa wurin mijinta
Ta sace ’yar cikinta, ta kuma nemi kudin fansa Naira miliyan uku daga hannun mijinta (mahaifin ’yar).
Kalli jawabin matashiyar da ’yan sanda suka kama a Jihar Kano bisa zargin ta sace ’yar cikinta, ta kuma nemi kudin fansa Naira miliyan uku daga hannun mijinta (mahaifin ’yar).
Kalli bidiyon: