BIDIYO: Matar da ta yi garkuwa da ’yarta don karbar kudin fansa wurin mijinta

Ta sace ’yar cikinta, ta kuma nemi kudin fansa Naira miliyan uku daga hannun mijinta (mahaifin ’yar).

BIDIYO: Matar da ta yi garkuwa da ’yarta don karbar kudin fansa wurin mijinta

Kalli jawabin matashiyar da ’yan sanda suka kama a Jihar Kano bisa zargin ta sace ’yar cikinta, ta kuma nemi kudin fansa Naira miliyan uku daga hannun mijinta (mahaifin ’yar).

Kalli bidiyon:

Ban zama Shugaban Kasa don na tara kuɗi ba — Tinubu

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan