Mu rika tausaya wa mazanmu – Malama Amina
Wata malamar addinin Musulunci da ke zaune a Jos fadar Jihar Filato, Malama Amina Suleiman ta yi kira ga mata su rika tausaya wa mazansu, wajen gudanar da harkokin rayuwar yau da kullum.

Wata malamar addinin Musulunci da ke zaune a Jos fadar Jihar Filato, Malama Amina Suleiman ta yi kira ga mata su rika tausaya wa mazansu, wajen gudanar da harkokin rayuwar yau da kullum.