Mun ga ta-kanmu a Maputo –Iorfa

Mataimakin Shugaban kulob din Lobi Stars da ke Jihar Binuwai,  Mista Dominic Iorfa  ya ce sun ga ta kansu a Maputo da ke kasar Mozambik a lokacin wasan zakarun Afrika inda aka ci su 7-1.

Mun ga ta-kanmu a Maputo –Iorfa
Mun ga ta-kanmu a Maputo –Iorfa

Mataimakin Shugaban kulob din Lobi Stars da ke Jihar Binuwai,  Mista Dominic Iorfa  ya ce sun ga ta kansu a Maputo da ke kasar Mozambik a lokacin wasan zakarun Afrika inda aka ci su 7-1.