Mun shirya tsaf don gudanar da zaben Gwamnoni 29 – Shugaban INEC
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC Farfesa Mahmood Yakubu, ya ce, Hukumar zaben ta shirya tsaf don gudanar da zaben Gwamnoni a jihohi 29 ranar 9 ga watan Maris 2019. Shugaban ya sanar da hakan ne a yau Alhamis, bayan tattaunawar da ya yi da Kwamishinonin zaben jihohi yau a Abuja.
Shugaban INEC, Farfesa Mahmood Yakubu
Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC Farfesa Mahmood Yakubu, ya ce, Hukumar zaben ta shirya tsaf don gudanar da zaben Gwamnoni a jihohi 29 ranar 9 ga watan Maris 2019.
Shugaban ya sanar da hakan ne a yau Alhamis, bayan tattaunawar da ya yi da Kwamishinonin zaben jihohi yau a Abuja.