Muna samun nasara a Yaki da Cin hanci da Rashawa – Buhari

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ya ce gwamnatinsa na samun nasara a Yaki da cin hanci da rashawa da take yi.  Shugaban ya kuma nemi hukumar Yaki da Cin hanci da Rashawa watau EFCC da ta kara kaimi akan nasararorin da ake samu. Shugaban ya bayyana hakan ne a jihar Kaduna, inda ya halarci bikin yaye […]

Muna samun nasara a Yaki da Cin hanci da Rashawa – Buhari

Shugaba Buhari a wajen bikin yaye jami’a EFCC

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ya ce gwamnatinsa na samun nasara a Yaki da cin hanci da rashawa da take yi. 

Shugaban ya kuma nemi hukumar Yaki da Cin hanci da Rashawa watau EFCC da ta kara kaimi akan nasararorin da ake samu.

Shugaban ya bayyana hakan ne a jihar Kaduna, inda ya halarci bikin yaye jami’an EFCC da suka kammala karatunsu a makarantar sojoji ta NDA.

Shugaba Buhari, ya ce a yanzu Yaki da cin hanci da rashawa na samun yabo daga kasashen waje saboda nasarori da ake ci gaba da samu a kasar.

Shugaba Buhari a wajen bikin yaye jami’an EFCC

A-Kurkura: Guba ko Magani?

Tsohon Shugaban Jami’ar Ilori, Farfesa Ambali ya rasu

ICPC ta hana El-Rufai ganin likita —Hadiminsa

Hanyoyin zuwa Katsina sun zama tarkon mutuwa