Mutum 21 sun mutu bayan motarsu ta fada a cikin tafki

Mutum 21 sun rasu wasu 15 kuma sun samu raunuka sakamakon hadarin da motar da suke ciki ta yi ta kuma fada a cikin tafki. Lamarin ya auku ne a birnin Anshun da ke Kudu maso Yammacin lardin Guizhou na kasar China a ranar Talata, a cewar hukumomin kasar. Kamfanin dillancin labarun kasar China, Xinhua, […]

Mutum 21 sun mutu bayan motarsu ta fada a cikin tafki

Ana aikin tsamo motar daga cikin ruwa a Anshun da ke lardin Guizhou na kasar China

Mutum 21 sun rasu wasu 15 kuma sun samu raunuka sakamakon hadarin da motar da suke ciki ta yi ta kuma fada a cikin tafki.

Lamarin ya auku ne a birnin Anshun da ke Kudu maso Yammacin lardin Guizhou na kasar China a ranar Talata, a cewar hukumomin kasar.

Kamfanin dillancin labarun kasar China, Xinhua, ya ce jami’an ceto na kokarin tsamo matar daga cikin ruwan da ta fada.

Sojoji sun daƙile harin Boko Haram, sun ceto mutum 9 a Borno

’Yan sanda sun kashe ’yan fashi 3 a Binuwai

Mahara sun sace bsarake, sun harbi matarsa a ƙauyen Ondo

Sarkin Musulmi ya umarci a fara neman jinjirin watan Muharram