Na yi kukan farin ciki a karon farko da aka ba ni jaruma- Fati Macijiya

Fati Musa ‘yar wasan Hausa ce wacce ta bayyana karbuwarta a fim din Hausa, da cewa masana’antar fim din wuri ne da ke maraba da kowace kabila a kasar nan.

Na yi kukan farin ciki a karon farko da aka ba ni jaruma- Fati Macijiya
Na yi kukan farin ciki a karon farko da aka ba ni jaruma- Fati Macijiya

Fati Musa ‘yar wasan Hausa ce wacce ta bayyana karbuwarta a fim din Hausa, da cewa masana’antar fim din wuri ne da ke maraba da kowace kabila a kasar nan.