NAJERIYA A YAU: Ƙalubalen da iyaye ke fuskanta wajen tarbiyyar ’ya’yansu
Daga cikin manyan sauye-sauyen akwai aikin albashi da iyaye mata ke yi a wannan zamani wanda a wasu lokuta ke barazana ga irin kulawar da ‘ya’ya suke samu.

Kula da tarbiyyar yara (2)
Duk wanda ya shekara arba’in zuwa sama ya san irin tarbiyyar da ya samo daga wurin iyayensa a da can, irin mu’amalan da ke tsakaninsa da iyaye har ma da shaƙuwar da ke tsakanin ’ya’ya da iyaye.
A yanzu kuwa al’amrin ya canza, inda abubuwa suka rincaɓe suka yi wa iyaye yawa.
Ɗaya daga cikin manyan sauye-sauyen shi ne aikin albashi da iyaye mata ke yi a wannan zamani wanda hakan a wasu lokuta ke barazana ga irin kulawar da ‘ya’ya suke samu.
- NAJERIYA A YAU: Matakan da manoman Jihar Taraba suka ɗauka kan ’yan ta’adda
- DAGA LARABA: Gudunmawar Da ‘Yan Sa Kai Suke Badawa Wajen Yaki Da Matsalar Tsaro
Shirin Najeriya A Yau zai yi nazari ne kan irin ƙalubalen da iyaye ke fuskanta a wannan zamani wajen tarbiyyar ’ya’yansu.
Domin sauke shirin, latsa nan