NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata ’Yan Najeriya Su Koya Daga Rikicin Sudan

karin bayani kan Rikicin Sudan da kuma shawarwari kan darussan da ya kamata a gwamnati da jama’ar Najeriya su koya

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata ’Yan Najeriya Su Koya Daga Rikicin Sudan

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Wane darasi ya kamata gwamnatin Najeriya da ’yan kasar su koya daga yakin kasar Sudan da ke ci gaba da lakume rayuka da dukiyoyi tare da tilasta wa dubban jama’a tserewa daga muallansu?

Shirin Najeriya A Yau na dauke da wasu shawarwari da kuma bayanin asalin rikicin na Sudan da yanzu ya dauki hankalin duniya.

A yi sauraro lafiya.

KADVS ta daƙile yunƙurin sace yara da ceto wasu a Zariya

Gwamnatin Tinubu na yunƙurin hana ni yin takara — Peter Obi

An gurfanar da ƙarin mutum 17 bisa zarginsu a kisan malama

An kama matashi ɗauke da hannun mutum da bindigogi