NAJERIYA A YAU: Abin Da Dokar Ta-Baci Kan Man Fetur Ke Nufi

Mutane na ta neman amsar shin me hakan ke nufi?

NAJERIYA A YAU: Abin Da Dokar Ta-Baci Kan Man Fetur Ke Nufi

Shugaban NNPC, Mele Kyari

Ana ta musayar ra’ayi bayan da Kamfanin Man Fetur na Kasa (NNPCL) ya ayyana dokar ta-ɓaci kan harkokin haƙowa da kuma fitar da ɗanyen mai daga Najeriya.

Mutane na neman amsar shin me hakan ke nufi, da muhawarar ko hakan abu mai yiwuwa ne?

Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan abin da dokar ta-baci kan man fetur ke nufi.

Domin sauke shirin, latsa nan

’Yan sanda sun ƙwace sakamakon zaɓe a Ribas

Yadda mutanen Jigawa suka ƙi fita zaɓen ƙananan hukumomi 

Za mu yi wa Kwankwaso ritaya a 2027 — Doguwa

’Yan daba sun ƙone ofishin hukumar zaɓen Akwa Ibom