NAJERIYA A YAU: Abin Da Ke Sa Mutum Ya Fara Tunanin Kashe Kansa

A ’yan kwanakin nan ana samun rahotannin yadda mutane suke kashe kansu.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ke Sa Mutum Ya Fara Tunanin Kashe Kansa

A ’yan kanakin nan ana samun rahotannin yadda mutane suke kashe kansu.

Wasu dai suna alakanta hakan da tsananin damuwa ko matsin rayuwa.

Shirin Najeriya a Yau zai yi duba na tsanaki don tantance yadda lamarin yake.

Domin sauke shirin, latsa nan

Majalisar wakilai ta dakatar da CBN daga ƙara kuɗin cajin ATM

Hanyoyi 6 da mutum zai kare kansa daga tsananin zafi

’Yan sanda sun ceto mutum 30 daga hannun ’yan bindiga a Katsina

Ba abin da zai faru idan aka tsige Fubara – Wike