NAJERIYA A YAU: Abin Da Ke Sa Mutum Ya Fara Tunanin Kashe Kansa

A ’yan kwanakin nan ana samun rahotannin yadda mutane suke kashe kansu.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ke Sa Mutum Ya Fara Tunanin Kashe Kansa

A ’yan kanakin nan ana samun rahotannin yadda mutane suke kashe kansu.

Wasu dai suna alakanta hakan da tsananin damuwa ko matsin rayuwa.

Shirin Najeriya a Yau zai yi duba na tsanaki don tantance yadda lamarin yake.

Domin sauke shirin, latsa nan

Sojoji sun kama masu ƙera makamai a Kebbi

Bam ya kashe aƙalla mutum shidda a Siriya

’Yan bindiga sun kashe Limami da wasu a Sakkwato

Gwamnati za ta mayar da yara 5,000 makaranta a Jigawa