NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Bambanta Sheikh Giro Argungu Da Sauran Malamai

Rasuwar Sheikh Giro Argungu ta ruda mutane da dama a Najeriya da kuma  makwabta.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Bambanta Sheikh Giro Argungu Da Sauran Malamai

Rasuwar Sheikh Abubakar Giro Argungu sakamakon rashin lafiya a daren shekaranjiya Laraba 6 ga Satumba, ta girgiza mutane da dama, a Najeriya da kuma  makwabta.

Ko mene ne ya banbanta Sheikh Abubakar Giro Argungu da sauran al’umma?

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da bayanai game marigayin, daga bakin makusantansa.

Domin suraren cikakken shirin ko saukewa kaitsaye , latsa nan

’Yan bindiga sun kashe manoma 14 a Ondo

Abba zai naɗa sabon Kwamishina a Kano

Yadda za a samu rufin asiri da sana’ar ɗinki — Muhammad

Ko dai Gwamna Fubara ya yi murabus ko a tsige shi — APC