NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Bambanta Sheikh Giro Argungu Da Sauran Malamai

Rasuwar Sheikh Giro Argungu ta ruda mutane da dama a Najeriya da kuma  makwabta.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Bambanta Sheikh Giro Argungu Da Sauran Malamai

Rasuwar Sheikh Abubakar Giro Argungu sakamakon rashin lafiya a daren shekaranjiya Laraba 6 ga Satumba, ta girgiza mutane da dama, a Najeriya da kuma  makwabta.

Ko mene ne ya banbanta Sheikh Abubakar Giro Argungu da sauran al’umma?

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci na tafe da bayanai game marigayin, daga bakin makusantansa.

Domin suraren cikakken shirin ko saukewa kaitsaye , latsa nan

Gwamnatin Tinubu na yunƙurin hana ni yin takara — Peter Obi

An gurfanar da ƙarin mutum 17 bisa zarginsu a kisan malama

An kama matashi ɗauke da hannun mutum da bindigogi

NDLEA ta kama miyagun ƙwayoyi tan 3.9 da kama mutum 599