NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata A Yi Da Ƙananan Yara Masu Zanga-Zanga

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai tattauna ne kan tanadin doka game da kamen ƙananan yara da kulle su da kuma gurfanar da su gaban kuliya.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata A Yi Da Ƙananan Yara Masu Zanga-Zanga

Gurfanar da yaran nan da aka kama watanni uku da suka gabata yayin zanga-zangar ‘#EndBadGovernance’ na ci gaba da yamutsa hazo a Najeriya.

Mutane da dama dai, musamman a Arewa, suna ta tofin Allah-tsine a kan kamen yaran, waɗanda wasu suke cewa ƙanana ne, shekarunsu ba su kai a kama su ba ballantana a kai su gaban kotu.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai tattauna ne kan tanadin doka game da kamen ƙananan yara da kulle su da kuma gurfanar da su gaban kuliya.

Domin sauke shirin, latsa nan

Saura ƙiris Bello Turji ya zo hannu – Ministan Tsaro

Sarkin Jiwa a Abuja ya yi rashin mahaifiya 

Tinubu ya ƙara kasafin kuɗin 2025 zuwa N54.2trn

Tinubu zai tafi Faransa daga nan ya zarce Habasha