Abin Da Ya Kamata A Yi In Ana Son Hana ‘Yan Najeriya Zuwa Ci-Rani A Turai

Tattauna da masu neman fita kasashen ci-rani da kuma matakin da ya kamata a dauka domin magance matsalar

Abin Da Ya Kamata A Yi In Ana Son Hana ‘Yan Najeriya Zuwa Ci-Rani A Turai

Matsin tattalin arziki da rashin tsaro na daga cikin dalilan da ke turasasa wa ’yan Najeriya tafiya ci-rani kasashen waje.

Mene ne abin da ya kamata ’yan Najeriya su yi domin kawo karshen wadannan matsaloli?

Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da masu neman fita, ya kuma gano ainihin abin da ya kamata a yi domin magance yawon zuwan ’yan Najeriya ci-rani a wasu kasashe.

Domin sauraren shirin latsa nan

PDP ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin Osun

Wani mutum ya yi wa agolarsa fyaɗe ta samu juna biyu

An haifi alade mai fuskar mutum a Philippines

Ko Real Madrid za ta iya lashe Gasar Zakarun Turai bana?