Abin Da Ya Kamata A Yi In Ana Son Hana ‘Yan Najeriya Zuwa Ci-Rani A Turai

Tattauna da masu neman fita kasashen ci-rani da kuma matakin da ya kamata a dauka domin magance matsalar

Abin Da Ya Kamata A Yi In Ana Son Hana ‘Yan Najeriya Zuwa Ci-Rani A Turai

Matsin tattalin arziki da rashin tsaro na daga cikin dalilan da ke turasasa wa ’yan Najeriya tafiya ci-rani kasashen waje.

Mene ne abin da ya kamata ’yan Najeriya su yi domin kawo karshen wadannan matsaloli?

Shirin Najeriya A Yau ya tattauna da masu neman fita, ya kuma gano ainihin abin da ya kamata a yi domin magance yawon zuwan ’yan Najeriya ci-rani a wasu kasashe.

Domin sauraren shirin latsa nan

KADVS ta daƙile yunƙurin sace yara da ceto wasu a Zariya

Gwamnatin Tinubu na yunƙurin hana ni yin takara — Peter Obi

An gurfanar da ƙarin mutum 17 bisa zarginsu a kisan malama

An kama matashi ɗauke da hannun mutum da bindigogi