NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Azumin Tasu’a Da Ashura

Azumi ne da ake yi cikin watan Muharram a shekarar Musulunci.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Azumin Tasu’a Da Ashura

Watan Azumin Ramadan

A yau ne ake kammala azumin Tasu’a da Ashura, da ake yi a ranakun 9 da 10 ga watan farko na kalandar Musulunci.

Malamai sun bayyana cewa watan Muharram da ake azumin a cikinsa na daya daga cikin watanni hudu mafiya alfarma a shekarar Musulunci.

Shirin Najeriya a Yau ya duba yadda ake azumin Tasu’a da Ashura da muhimmancinsa ga rayuwar Musulmi.

Domin sauke shirin, latsa nan