NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Azumin Tasu’a Da Ashura

Azumi ne da ake yi cikin watan Muharram a shekarar Musulunci.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Kamata Ku Sani Game Da Azumin Tasu’a Da Ashura

Watan Azumin Ramadan

A yau ne ake kammala azumin Tasu’a da Ashura, da ake yi a ranakun 9 da 10 ga watan farko na kalandar Musulunci.

Malamai sun bayyana cewa watan Muharram da ake azumin a cikinsa na daya daga cikin watanni hudu mafiya alfarma a shekarar Musulunci.

Shirin Najeriya a Yau ya duba yadda ake azumin Tasu’a da Ashura da muhimmancinsa ga rayuwar Musulmi.

Domin sauke shirin, latsa nan

Uwa ta jefo jaririnta daga saman bene mai hawa biyu

An yi zanga-zangar kisan ɗalibi a Jami’ar FUDMA da ke Katsina

NNPP ta dakatar da Kawu Sumaila da Ali Madakin Gini

Mun gano inda Bello Turji ya ɓoye —Sojoji