NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa Ake Yawan Samun Hadarin Kwalekwale A Neja

Neja na cikin jihohin da aka fi samun kifewar kwalekwale a Najeriya

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa Ake Yawan Samun Hadarin Kwalekwale A Neja

Jihar Neja na cikin jihohin da aka fi samun kifewar kwalekwale a Najeriya.

Haɗari na baya-bayan nan shi ne wanda ya auku a Ƙaramar Hukumar Mokwa, inda wani kwalekwale mai dauke da mutum sama da 300 ya yi alkafura.

Shirin Najeriya A Yau zai tattauna ne kan dalilan haɗɗurra irin wannan da kuma mutanen da abin ya rutsa da su.

Domin Sauke Shirin, latsa nan

PDP ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin Osun

Wani mutum ya yi wa agolarsa fyaɗe ta samu juna biyu

An haifi alade mai fuskar mutum a Philippines

Ko Real Madrid za ta iya lashe Gasar Zakarun Turai bana?