NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Hana Rikicin Mwaghavul Da Fulani Ƙarewa A Filato

Jihar Filato dake Arewa ta tsakiyar Najeriya ta yi ƙaurin suna wajen rikice-rikicen ƙabilanci da addini, domin dai ba kasafai ake shafe dogon lokaci ba tare da an sanya dokar ta ɓaci ba. Yawancin rikicin ya fi ƙamari tsakanin Fulani makiyaya da kuma manoma. To amma, wa ke da alhaki akan rura wutar wadannan rikice-rikice, […]

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Hana Rikicin Mwaghavul Da Fulani Ƙarewa A Filato

Jihar Filato dake Arewa ta tsakiyar Najeriya ta yi ƙaurin suna wajen rikice-rikicen ƙabilanci da addini, domin dai ba kasafai ake shafe dogon lokaci ba tare da an sanya dokar ta ɓaci ba.

Yawancin rikicin ya fi ƙamari tsakanin Fulani makiyaya da kuma manoma. To amma, wa ke da alhaki akan rura wutar wadannan rikice-rikice, kuma ta ina za a lalubo bakin zaren?

Shirin Najeriya a Yau ya yi nazari akan yadda zaman doya da manja ya ƙi ci ya ƙi cinyewa tsakanin ƙabilar Fulani Makiyaya da al’ummar Mwaghavul a jihar Filato.

Domin sauraren shirin ko saukewa kaitsaye, ku latsa nan

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan

A tabbatar an mutunta tsarin dimokuraɗiyya a Zaɓen Edo — Tinubu