NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa Tamowa Ke Nema Ta Gagari Kundila A Arewa

An samu ƙaruwar yara masu fama da tamowa a jihohi 11 da ke Arewacin Najeriya.

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa Tamowa Ke Nema Ta Gagari Kundila A Arewa

Cutar Tamowa na karuwa a tsakanin yara a Arewacin Najeriya

Kiraye-kiraye na karuwa game da matakin da ya kamata a dauka wajen dakile matsalar karancin abinci mai gina jiki wato tamowa a jikin kananan yara

A baya-bayan kungiyar likitoci ta ‘Doctors Without Borders’ ta ce an samu ƙaruwar yara masu fama da tamowa a jihohi 11 da ke Arewacin Najeriya.

Shirin Najeriya a Yau ya duba matakan da za ku dauka don kare kanku da yaranku daga kamuwa da tamowa.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan

An yi garkuwa da mutum 43 da kashe yaro a Sakkwato

Klopp zai maye gurbin Nagelsmann a matsayin kocin Jamus

Sojoji sun kama masu ƙera makamai a Kebbi

Bam ya kashe aƙalla mutum shidda a Siriya