NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa Tarin Fuka Ya Yi Ƙamari A Kano

Ƙididdigar ta nuna cewa Jihar Kanoce ta ɗaya a Najeriya wajen yawan masu ɗauke da cutar tarin fuka

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa Tarin Fuka Ya Yi Ƙamari A Kano

Hoto daga Ripples Nigeria

Rahotanni na cewa aƙalla mutum dubu takwas aka samu ɗauke da cutar tarin fuka a Jihar Kano cikin sati guda.

Alkaluman da aka fitar kwanan nan sun nuna cewa jihar ita ce kan gaba a Najeriya wajen yawan masu ɗauke da wannan cuta.

Shirin Najeriya A Yau ya duba abin da ya sa cutar ta yi ƙamari a Jihar Kano.

Domin sauraren shirin, a latsa nan

NAJERIYA A YAU: Turka-Turkar Da Ta Dabaibaye Zaben Jihar Edo

Ambaliya ta shafi mutum miliyan 1.6 a Nijeriya — NEMA

Haɗurra 3 sun yi ajalin mutane 91 a kwanaki takwas — FRSC

Abba zai gina wa waɗanda ambaliyar ruwa ta shafa gidaje a Kano