NAJERIYA A YAU: Abin Da Za A Yi In Ana So A Hana Sayen Kuri’a —Masana

Tattauna da masana kan hanyoyin da za a bi domin magance matsalar

NAJERIYA A YAU: Abin Da Za A Yi In Ana So A Hana Sayen Kuri’a —Masana

EFCC ta kama masu sayen Kuri’a

Masana sun bayyana sayen kuri’a a matsayin daya daga cikin abubbuwan da ke tadiye kafar Dimokuradiyya a Najeriya. 

Shin me ya kamata a yi domin hana sayen kuri’a?

Shirin Najeriya A Yau ya dubi yadda ake sayen kuri’a a zabukan Najeriya, ya kuma tattauna da masana kan hanyoyin da za a bi domin magance wannan matsala.

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Babu ɗan Arewa mai hankali da zai yi tallan APC a 2027 – Jigo a PDP

Fasinjoji 4 sun rasu yayin da bas ta kama da wuta a Jigawa

Gobara ta ƙone gidaje, amfanin gona da dabbobi a Borno 

’Yan bindiga sun harbe fasto, sun sace wasu a coci