NAJERIYA A YAU: Abin Da Za A Yi In Ana So A Hana Sayen Kuri’a —Masana

Tattauna da masana kan hanyoyin da za a bi domin magance matsalar

NAJERIYA A YAU: Abin Da Za A Yi In Ana So A Hana Sayen Kuri’a —Masana

EFCC ta kama masu sayen Kuri’a

Masana sun bayyana sayen kuri’a a matsayin daya daga cikin abubbuwan da ke tadiye kafar Dimokuradiyya a Najeriya. 

Shin me ya kamata a yi domin hana sayen kuri’a?

Shirin Najeriya A Yau ya dubi yadda ake sayen kuri’a a zabukan Najeriya, ya kuma tattauna da masana kan hanyoyin da za a bi domin magance wannan matsala.

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

’Yan bindiga sun kashe tsohon shugaban APC a Kebbi

Venezuela na ci gaba da samun tallafi bayan mummunar girgizar ƙasa

PRP ta yi fatali da shirin kafa ’yan sandan jihohi

Sojoji sun ceto mutum uku da aka yi garkuwa a Zamfara