NAJERIYA A YAU: Abin Da Zai Faru Idan Aka cire Tallafin Man Fetur
Yaya rayuwa za ta kasance idan an cire tallafin?

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan
Gwamnatin Najeriya za ta bai wa magidanta masu karamin karfi miliyan 10 Naira dubu biyar-biyar daga watan Yuni idan aka cire tallafi man fetur baki daya.
Yaya rayuwa za ta kasance idan an cire tallafin?
- NAJERIYA A YAU: Abin Da Zai Faru Da Zaben Adamawa A Abuja
- DAGA LARABA: Yadda rashin ruwan sha ke lakume rayuka a Kano
Shirin Najeriya A yau na tafe karin bayani kan wannan batu.