NAJERIYA A YAU: Akwai Yiwuwar Kwata Ambaliyar Borno A Wasu Jihohin

Tun bayan mummunar ambaliyar ruwa a Maiduguri, hukumomi a Najeriya suke ƙara ankarar da al’ummomin wasu jihohin.

NAJERIYA A YAU: Akwai Yiwuwar Kwata Ambaliyar Borno A Wasu Jihohin

Rahotanni sun ce al’ummomin wasu yankuna a wasu jihohin Najeriya suna zaman ɗar-ɗar bayan da ruwa ya fara mamaye gonaki da gidajensu.

Tun bayan mummunar ambaliyar ruwa a Maiduguri, hukumomi a ƙasar suke ƙara ankarar da al’ummomin wasu jihohin cewa akwai yiwuwar samun ambaliyar.

Shirin Najeriya a Yau  zai tattauna kan yadda za a dauki matakan kan-da-garki kan yiwuwar ambaliyar.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan