NAJERIYA A YAU: Alamomin Da Ke Nuna Alhaji Ya Yi Hajji Karbabbe

Ko akwai wasu alamomin da suke nuna cewa Hajjin mutum ya karbu.

NAJERIYA A YAU: Alamomin Da Ke Nuna Alhaji Ya Yi Hajji Karbabbe

Masu Aikin Hajji a kan Dutsen Arfa

Yayin da aka kammala aikin Hajjin bana ana sa ran duk wanda ya je Kasa Mai Tsarki ya yi Hajji karbabbe.

Amma ko akwai wasu alamomin da suke nuna cewa Hajjin mutum ya karbu?

Shirin Najeriya a Yau na dauke da karin bayani.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan

Majalisar wakilai ta dakatar da CBN daga ƙara kuɗin cajin ATM

Hanyoyi 6 da mutum zai kare kansa daga tsananin zafi

’Yan sanda sun ceto mutum 30 daga hannun ’yan bindiga a Katsina

Ba abin da zai faru idan aka tsige Fubara – Wike