NAJERIYA A YAU: Alkiblar Da Edo Za Ta Fuskanta Bayan Zaben Monday Okpebholo

Monday Okpebholo, zababben Gwamnan Jihar Edo ya yi nasara bayan kayar da ’yan Takara 16.

NAJERIYA A YAU: Alkiblar Da Edo Za Ta Fuskanta Bayan Zaben Monday Okpebholo

A karshe dai Hukumar Zabe ta Kasa (INEC) ta ayyana Monday Okpebholo a matsayin zababben Gwamnan Jihar Edo bayan ya kayar da ’yan Takara 16.

To ko me wannan nasara take nufi ga Jihar da al’ummarta?

Wannan na cikin tambayoyin da shirin Najeriya a Yau zai amsa a wannan lokacin.

Domin sauke shirin, latsa nan

Duk da yaƙi a Libya, N52 ne litar fetur

‘Na yi wa maigidana yankan rago don kar na biya shi bashi’

NAJERIYA A YAU: Alkiblar Da Edo Za Ta Fuskanta Bayan Zaben Monday Okpebholo

Bidiyon Tsiraici: Hafsat Baby ta shiga hannun Hisbah