NAJERIYA A YAU: Amfanin Komawa Makaranta A Ranar Da Aka Bude Bayan Hutu
Nazari da shawarwari ne a kan amfanin komawar dalibai makaranta a ranar da aka bude ta.

Wasu daliban makarantar firamare.(Tsohuwar ajiya).
Malamai na dauri sun karantar da cewa idan mutum ya bar karatu na kwana daya, karatun zai bar shi tsawon mako guda; idan ya bar karatu mako guda, karatun zai bar shi wata guda.
Sai dai a yau, a duk lokacin da aka ce an koma makaranta bayan hutu, akan samu rashin komawar ɗalibai a ranar da aka koma, a wasu lokutan ma, har da malamai.
- NAJERIYA A YAU: Yadda ma’aikata za su daina jira kafin shigowar albashin watan Janairu
- DAGA LARABA: Abin da ya sa matan wannan zamani ke ƙin auten talaka
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari tare da bayar da shawarwari ne a kan amfanin komawar ɗalibai makaranta a ranar da aka bude ta.
Domin sauke shirin, latsa nan