NAJERIYA A YAU: Amfanin Komawa Makaranta A Ranar Da Aka Bude Bayan Hutu

Nazari da shawarwari ne a kan amfanin komawar dalibai makaranta a ranar da aka bude ta.

NAJERIYA A YAU: Amfanin Komawa Makaranta A Ranar Da Aka Bude Bayan Hutu

Wasu daliban makarantar firamare.(Tsohuwar ajiya).

Malamai na dauri sun karantar da cewa idan mutum ya bar karatu na kwana daya, karatun zai bar shi tsawon mako guda; idan ya bar karatu mako guda, karatun zai bar shi wata guda.

Sai dai a yau, a duk lokacin da aka ce an koma makaranta bayan hutu, akan samu rashin komawar ɗalibai a ranar da aka koma, a wasu lokutan ma, har da malamai.

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari tare da bayar da shawarwari ne a kan amfanin komawar ɗalibai makaranta a ranar da aka bude ta.

Domin sauke shirin, latsa nan

An kama matashi ɗauke da hannun mutum da bindigogi

NDLEA ta kama miyagun ƙwayoyi tan 3.9 da kama mutum 599

An kashe ’yan gudun hijira uku a Sakkwato

Kotu ta soke hukuncin yi wa Jam’iyyar NDC rijista