NAJERIYA A YAU: Asarar Da Aka Yi Wurin Ritayar Manyan Sojojin Najeriya

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Tun sati uku da suka gabata da shugaban Najeriya Bola Ahmed ya nada sabbin hafsoshin sojin Najeriya ake ta sharhi kan yadda ya zama dole sama da manyan sojojin Najeriya 100 za su yi ritayar gaggawa. Shin akwai wata asara da ritayar gaggawar da manayan sojojin Najeriya za […]

NAJERIYA A YAU: Asarar Da Aka Yi Wurin Ritayar Manyan Sojojin Najeriya

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Tun sati uku da suka gabata da shugaban Najeriya Bola Ahmed ya nada sabbin hafsoshin sojin Najeriya ake ta sharhi kan yadda ya zama dole sama da manyan sojojin Najeriya 100 za su yi ritayar gaggawa.

Shin akwai wata asara da ritayar gaggawar da manayan sojojin Najeriya za ta jan yo?

Saurari shirin Najeriya domin jin cikakken bayani daga masana da kuma wadanda abin ya shafa.

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan

A tabbatar an mutunta tsarin dimokuraɗiyya a Zaɓen Edo — Tinubu