NAJERIYA A YAU: Azumin Ramadana: Ko Kun San Dabinon Da Kuke Shan Ruwa Da Shi?
A yayin da ake shirye-shiryen tarbar watan Ramadana, shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan nau’ukan dabino da alfanunsa ga dan Adam, musamman mai azumi.
Dabino
Ko kun san sunan dabinon da kuka fi so ku ci a lokacin shan ruwa?
Dan Agadas ne, ko Ruwa-Ruwa, ko Annakhiyl?
- NAJERIYA A YAU: Matakan Kariya Daga Cutar Ƙyandar Biri
- DAGA LARABA: Dalilan Da ’Yan Najeriya Ke Haɗa Buga-Buga Da Aikin Albashi
A yayin da ake shirye-shiryen tarbar watan Ramadana, shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan nau’ukan dabino da alfanunsa ga dan Adam, musamman mai azumi.
Domin sauke shirin, latsa nan