Najeriya A Yau: Bahaushiya Ta Kirkiri Shafin Koyar Da Lissafi Da Hausa
Mai shekara 24 ta bude shafin domin saukake fahimtar darasin lissafi, wanda ake gani yana da wahala
Domin sauke shirin latsa nan
Lissafi daya ne daga cikin darussan da ke bai wa dalibai tsoro a makaranta, duk da muhimmancinsa a fagen kimiyya da fasaha.
Fatima mai shekara 24, ’yar asalin Jihar Jigawa ta bayyana mana dalilanta na kirkiran shafin koyar da darasin lissafi a cikin Harshen Hausa.
A yi sauraro.