NAJERIYA A YAU: Barkewar Cutar Kyanda: Sakaci Ko Annoba?

Hukumar Lafiya ta Duniya ta yi gargadin cewa cutar kyanda na ci gaba da zama barazana ga yara a Najeriya.

NAJERIYA A YAU: Barkewar Cutar Kyanda: Sakaci Ko Annoba?

A karshen shekarar 2023 Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) da Cibiyar Hana Yaduwar Cututtuka ta Ƙasa (NCDC) suka yi gargadi cewa cutar kyanda na ci gaba da zama barazana ga yara a Najeriya.

A baya-bayan nan kuma sai ga shi an samu rahotan barkewar cutar a wasu yankunan kasar har ta kashe mutane da dama.

Shirin Najeriya a Yau ya mayar da hankali ne kan cutar ta kyanda da kuma yadda za ku kare yaranku daga gareta.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan

Ukraine ta cimma yarjejeniya da Amurka kan haƙar ma’adinai

Dangote ya rage farashin man fetur zuwa N860 a Legas

Na gaji bashin 8.9bn a matsayin shugaban APC — Ganduje

Boko Haram sun sace mutum 2 da kayan abinci a Borno