NAJERIYA A YAU: Barkewar Cutar Kyanda: Sakaci Ko Annoba?
Hukumar Lafiya ta Duniya ta yi gargadin cewa cutar kyanda na ci gaba da zama barazana ga yara a Najeriya.

A karshen shekarar 2023 Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) da Cibiyar Hana Yaduwar Cututtuka ta Ƙasa (NCDC) suka yi gargadi cewa cutar kyanda na ci gaba da zama barazana ga yara a Najeriya.
A baya-bayan nan kuma sai ga shi an samu rahotan barkewar cutar a wasu yankunan kasar har ta kashe mutane da dama.
- NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Ake Yi Wa Mutum Kutse A Soshiyal Midiya
- DAGA LARABA: Yadda Muke Rayuwa Cikin Ƙunci —Ma’aikatan Najeriya
Shirin Najeriya a Yau ya mayar da hankali ne kan cutar ta kyanda da kuma yadda za ku kare yaranku daga gareta.
Domin sauke cikakken shirin, latsa nan