NAJERIYA A YAU: Barkewar Cutar Kyanda: Sakaci Ko Annoba?

Hukumar Lafiya ta Duniya ta yi gargadin cewa cutar kyanda na ci gaba da zama barazana ga yara a Najeriya.

NAJERIYA A YAU: Barkewar Cutar Kyanda: Sakaci Ko Annoba?

A karshen shekarar 2023 Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) da Cibiyar Hana Yaduwar Cututtuka ta Ƙasa (NCDC) suka yi gargadi cewa cutar kyanda na ci gaba da zama barazana ga yara a Najeriya.

A baya-bayan nan kuma sai ga shi an samu rahotan barkewar cutar a wasu yankunan kasar har ta kashe mutane da dama.

Shirin Najeriya a Yau ya mayar da hankali ne kan cutar ta kyanda da kuma yadda za ku kare yaranku daga gareta.

Domin sauke cikakken shirin, latsa nan

Gwamnatin Sakkwato ta yaye jami’an tsaro 1,550

Kuɗaɗen ajiyar Najeriya a waje sun ƙaru zuwa biliyan $52.73

Sanatan Amurka ya sake zargin Najeriya kan muzguna wa Kiristoci

2027: A guji tikitin Gwamna masu addini ɗaya — Sheikh Maraya