NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Mutane Ke Kashe Kansu Saboda Soyayya
Bayanan masana kan matsalar matasa masu kashe kansu saboda soyayya
Domin sauke shirin latsa nan
Mummunar al’adar nan ta kashe kai saboda soyayya na kara karbuwa a tsakanin matasa a Arewacin Najeriya. Ko me ke janyo hakan?
Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci ya tattauna da masana lafiyar kwakwalwar dan Adam domin gano dalilan masu yin wannan aik-aika na kashe kai domin katsewar soyayya.