NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Kotuna Ke Yanke Hukunci Mabambanta Kan Shari’a Iri Ɗaya

Dokokin kasa iri guda ne a Najeriya amma duk da haka kotuna kan yanke masu karo da juna a kan kararraki iri daya.

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Kotuna Ke Yanke Hukunci Mabambanta Kan Shari’a Iri Ɗaya

Hoto: Sanusi Bature

Babu shakka dokokin kasa guda a Najeriya daya ne.

Sai dai ana yawan samun kotuna sun yanke hukunci mabambanta a kan shari’a iri guda a lokuta daban-daban. Ko me ya jawo haka?

Shirin Najeriya a Yau ya duba abin da ya sa kotuna ke yanke hukunci daba-daban kan shari’a iri guda.

Domin sauraren cikakken shirin, latsa nan.

Abin da ya sa na sauya sheƙa daga APC zuwa SDP — El-Rufai

’Yan bindiga sun yi garkuwa da matashi a Kano

Mun bai wa Akpabio sa’o’i 48 ya dawo da Sanata Natasha — SERAP

Ramadan: Abubuwa goma ga ma’aurata