NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Masu Zuba Jari Suke Gudun Nijeriya
Masana na ci gaba da nuna fargaba game da rashin tabbas a fannin zuba jari a Najeriya.

Masana na nuna fargaba game da rashin tabbas a harkar zuba jari a Najeriya.
Tun a watannin da suka gabata ake ta samun ficewar manyan kamfanoni daga kasar, lamarin da ake alakantawa da wasu tsare-tsaren tattalin arziki.
- NAJERIYA A YAU: Alaƙar Da Ke Tsakanin Masu Haƙar Ma’adanai Da ’Yan Bindiga
- DAGA LARABA: Ko Tallafin Shinkafar Gwamnati Zai Magance Damuwar Talakan Najeriya?
Shirin Najeriya a Yau zai tattauna kan yadda hakan zai ci gaba da tasiri a kan tattalin arzikin Najeriya.
Domin sauke cikakken shirin, latsa nan