NAJERIYA A YAU: Dalilin Rashin Lafiyar Alhazan Najeriya Dubu 42 A Saudiyya

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Rahotanni daga kasar Saudiyya na cewa kusan rabin alhazan da suka je Aikin Hajji bana daga Najeriya sun gamu da rashin lafiya a can. Ko mene ne dalilin da alhazan na Najeriya suka samu kansu a yanayin na rashin lafiya? NAJERIYA A YAU: Yadda Aka Koma Makarantu A […]

NAJERIYA A YAU: Dalilin Rashin Lafiyar Alhazan Najeriya Dubu 42 A Saudiyya

Wasu alhazan Najeriya a Mina

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Rahotanni daga kasar Saudiyya na cewa kusan rabin alhazan da suka je Aikin Hajji bana daga Najeriya sun gamu da rashin lafiya a can.

Ko mene ne dalilin da alhazan na Najeriya suka samu kansu a yanayin na rashin lafiya?

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani kan wannan batu.

Babu buƙatar mu riƙa tsayar da motoci muna duba takardu — ’Yan sanda

‘Yan bindiga sun ƙone gidan mai da motoci 4 a Enugu

Kwalara ta kashe fiye da mutum 300 a Sudan

A tabbatar an mutunta tsarin dimokuraɗiyya a Zaɓen Edo — Tinubu