NAJERIYA A YAU: Dalilin Rashin Lafiyar Alhazan Najeriya Dubu 42 A Saudiyya

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan Rahotanni daga kasar Saudiyya na cewa kusan rabin alhazan da suka je Aikin Hajji bana daga Najeriya sun gamu da rashin lafiya a can. Ko mene ne dalilin da alhazan na Najeriya suka samu kansu a yanayin na rashin lafiya? NAJERIYA A YAU: Yadda Aka Koma Makarantu A […]

NAJERIYA A YAU: Dalilin Rashin Lafiyar Alhazan Najeriya Dubu 42 A Saudiyya

Wasu alhazan Najeriya a Mina

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Rahotanni daga kasar Saudiyya na cewa kusan rabin alhazan da suka je Aikin Hajji bana daga Najeriya sun gamu da rashin lafiya a can.

Ko mene ne dalilin da alhazan na Najeriya suka samu kansu a yanayin na rashin lafiya?

Shirin Najeriya A Yau na tafe da karin bayani kan wannan batu.

Buhari ya koma Kaduna da zama bayan shafe shekara 2 a Daura

Gwamnatin Kano ta nemi Tinubu ya kori Aminu Bayero daga fadar Nassarawa

Zargin Almundahana: Kotu ta ba da belin Farfesa Usman

Boko Haram: An lalata gidaje da makarantu a ƙauyukan Adamawa