NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Shinkafa ‘Yar Gida Ke Ƙara Tsada

Har yanzu shinakafa ‘yar gida a Najeriya na ta ƙara tashin gwauron zabi duk da cewa a cikin gida ake sarrafa ta, lamarin da ya sa mutane da dama dake da ƙaramin ƙarfi ba sa iya saya. ‘Yan kasuwa kan shafe tsawon wuni guda ba tare da sun samu cinikin sisi ba. Ko kun san […]

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Shinkafa ‘Yar Gida Ke Ƙara Tsada

Shinkafa

Har yanzu shinakafa ‘yar gida a Najeriya na ta ƙara tashin gwauron zabi duk da cewa a cikin gida ake sarrafa ta, lamarin da ya sa mutane da dama dake da ƙaramin ƙarfi ba sa iya saya. ‘Yan kasuwa kan shafe tsawon wuni guda ba tare da sun samu cinikin sisi ba.

Ko kun san dalilin da ya sa shinkafa ‘yar gida ke ƙara tsada a Najeriya?

A cikin shirin Najeriya a yau, za ku ji dalilin da ya sa aka gaza samun sauƙin ta, da kuma yadda za a ɗinke bakin zaren.

Domin sauke shirin kai tsaye, latsa nan

Gwamnatin Kano ta nemi Tinubu ya kori Aminu Bayero daga fadar Nassarawa

Zargin Almundahana: Kotu ta ba da belin Farfesa Usman

Boko Haram: An lalata gidaje da makarantu a ƙauyukan Adamawa

Malaman Jami’ar Sakkwato sun tsunduma yajin aiki